My family begged me to step down they feared I’d be k!lled like Sankara. But I told them even if I d!e, it’ll be for the good people of Burkina Faso.”~ Captain Ibrahim Traore
My next tears will be the tears of Joy bihiznii'llah 🙏📿💯💕.Anything hindering me from being Successful, Yaa Allah , for the sake of Serving you Alone, Pls destroy them in this life and in the hereafter 🙏💯💕📿. Amin 🙏
INNALILLAHI WA'INNAH ILAIHIR RAJI'UN
Allah ya yiwa tsohon shugaban kasar Najeriya Muhammadu Buhari rasuwa, muna Addu'ar Allah ya jikanshi da Rahama, Allah ya yafe masa kura-kuransa.
Idan tamu tazo, Allah yasa mu cika da imani.
"I belong to everybody, I belong to Nobody"
H.E. Mohammadu Buhari GCFR
President, Federal Republic of Nigeria (2015-2023)
Adie the GRAND MASTER OF Disability Inclusion!!!
Abu mafi mahimmanci a kasuwancinmu shine addua. Allah ka bamu daga halal , ka rabamu da cin haram komai kankantar sa. Ka tsare mana kasuwancin mu ya Allah.
" Babu wanda zai tashi ya yi ma iyayensa Hidima ya wulakanta a duniya, babu shi "
SHEIKH BASHIRU NYANDU
( Hafizahullah )
Bin Mu'az Fago ✍️ Graphics Da'awah