Wazirie¶ (@wazirieusman) 's Twitter Profile
Wazirie¶

@wazirieusman

MUSLIM ....SUNNAH

ID: 976530801948086272

calendar_today21-03-2018 18:47:41

2,2K Tweet

1,1K Followers

1,1K Following

Wazirie¶ (@wazirieusman) 's Twitter Profile Photo

Wanda duk yayi Karatu bai karanta Littattafan Ibn thaimiyya ba anbarshi a baya Baije ko Ina ba ! - Sheikh Prof Muhd Sani Umar Rijiyar Lemo OON.

Wazirie¶ (@wazirieusman) 's Twitter Profile Photo

Mu a Tafiyar mu bama Neman Fad'a da kowa Amma kuma ba wanda ya isa ya Hanamu Fad'ar Gaskiya - Sheikh Prof Muhd Sani Umar Rijiyar Lemo OON .

Wazirie¶ (@wazirieusman) 's Twitter Profile Photo

Babu wanda zai gaya mana kare Martabar Manzon Allah S.A.W Kare Martabar Manzon Allah S.A.W ganin Girmansa, da kuma nuna masa ƙauna ta Kololuwa ba wanda zai gaya mana ita, mu Ahlus Sunnah! - Sheikh Prof Muhd Sani Umar Rijiyar Lemo OON.

Wazirie¶ (@wazirieusman) 's Twitter Profile Photo

Idan Gwamnati Tace Zata Rinka Kama Mu Kan Irin Wannan Maganganun To Zata Daure mu 'Daya Bayan 'Daya. Domin Maganar Da Mallam Lawan Abubakar Shuaibu Triumph Ya Fada Muma Duk Akan ta Muke . - Sheikh Prof Muhd Sani Umar Rijiyar Lemo OON.

Idan Gwamnati Tace Zata Rinka Kama Mu Kan Irin Wannan Maganganun To Zata Daure mu 'Daya Bayan 'Daya.

 Domin Maganar Da Mallam Lawan Abubakar Shuaibu Triumph 
Ya Fada Muma Duk Akan ta Muke .

- Sheikh Prof Muhd Sani Umar Rijiyar Lemo OON.
Wazirie¶ (@wazirieusman) 's Twitter Profile Photo

Kare Martabar Manzon Allah S.A.W ganin Girmansa, da kuma nuna masa ƙauna ta Kololuwa ba wanda zai gaya mana ita, mu Ahlus Sunnah! - Sheikh Prof Muhd Sani Umar Rijiyar Lemo OON.

I Z A L A (@el_uthmaan) 's Twitter Profile Photo

Jiya Sheikh Baffa Hotoro ya ce; "Dukkanninmu Malam Lawan ne, kuma muna kan abinda ya faɗa na ƙaryata hadithan ƙarya da ake jinginawa Annabi Muhammad SAW" Yau Dr. Muhammad Rabi'u Rijiyar Lemo(H) ya faɗi haka, sauran malaman ma duk sun ce "Dukkanninmu Malam Lawan ne" Haka nan

Jiya Sheikh Baffa Hotoro ya ce; 

"Dukkanninmu Malam Lawan ne, kuma muna kan abinda ya faɗa na ƙaryata hadithan ƙarya da ake jinginawa Annabi Muhammad SAW"

Yau Dr. Muhammad Rabi'u Rijiyar Lemo(H) ya faɗi haka, sauran malaman ma duk sun ce "Dukkanninmu Malam Lawan ne"

Haka nan
Wazirie¶ (@wazirieusman) 's Twitter Profile Photo

Ati Alaga ẹgbẹ́ Izala, Dókítà Sheikh Abdullahi Balalau ni wọ̀nyí tí wọ́n wá sí Ìbàdàn fún ìpẹ̀yà wa’ázi. Kí Ọlọ́run mú wọn dé ilé láìpẹ̀lú àlàáfíà.©️

Ati Alaga ẹgbẹ́ Izala, Dókítà Sheikh Abdullahi Balalau  ni wọ̀nyí tí wọ́n wá sí Ìbàdàn fún ìpẹ̀yà wa’ázi. Kí Ọlọ́run mú wọn dé ilé láìpẹ̀lú àlàáfíà.©️